ترجمههى هوساوى - ابوبكر جومى
ترجمه معانی قرآن کریم
مترجم: ابوبکر محمود جومی. تحت نظارت مرکز ترجمهى رواد توسعه یافته است، و ترجمهى اصلى آن برای ارائهى راى، ارزیابی و توسعهى مستمر در دسترس میباشد.
إِذَا جَآءَ نَصۡرُ ٱللَّهِ وَٱلۡفَتۡحُ
Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.
Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.
وَرَأَيۡتَ ٱلنَّاسَ يَدۡخُلُونَ فِي دِينِ ٱللَّهِ أَفۡوَاجٗا
Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
فَسَبِّحۡ بِحَمۡدِ رَبِّكَ وَٱسۡتَغۡفِرۡهُۚ إِنَّهُۥ كَانَ تَوَّابَۢا
To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.
To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.
share_via