الترجمة الهوساوية - أبو بكر جومي
ترجمة معاني القرآن الكريم إلى اللغة الهوسا، ترجمها أبو بكر محمود جومي. تم تصويبها بإشراف مركز رواد الترجمة، ويتاح الإطلاع على الترجمة الأصلية لغرض إبداء الرأي والتقييم والتطوير المستمر.
أَلۡهَىٰكُمُ ٱلتَّكَاثُرُ
Alfahari da yawan dũkiya da dangi ya shagaltar da ku (daga ibada mai amfaninku).
حَتَّىٰ زُرۡتُمُ ٱلۡمَقَابِرَ
Har kuka ziyarci kaburbura.
كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
A'aha! (Nan gaba) zã ku sani.
ثُمَّ كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
Sa'an nan, tabbas, zã ku sani.
كَلَّا لَوۡ تَعۡلَمُونَ عِلۡمَ ٱلۡيَقِينِ
Haƙĩƙa, da kuna da sani sani na yaƙĩni.
لَتَرَوُنَّ ٱلۡجَحِيمَ
Lalle ne da kuna ganin Jahĩm.
ثُمَّ لَتَرَوُنَّهَا عَيۡنَ ٱلۡيَقِينِ
Sa'an nan lalle ne za ku gan ta, da idanu, bayyane.
ثُمَّ لَتُسۡـَٔلُنَّ يَوۡمَئِذٍ عَنِ ٱلنَّعِيمِ
Sa'an nan lalle ne za a tambaye ku, a rãnar nan lãbãrin ni'imar (da aka yi muku).
مشاركة عبر