الترجمة الهوساوية - أبو بكر جومي
ترجمة معاني القرآن الكريم إلى اللغة الهوسا، ترجمها أبو بكر محمود جومي. تم تصويبها بإشراف مركز رواد الترجمة، ويتاح الإطلاع على الترجمة الأصلية لغرض إبداء الرأي والتقييم والتطوير المستمر.
أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَٰبِ ٱلۡفِيلِ
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa* ba?
* An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa* ba?
أَلَمۡ يَجۡعَلۡ كَيۡدَهُمۡ فِي تَضۡلِيلٖ
Ashe, bai sanya kaidin su a cikin ɓata ba?
Ashe, bai sanya kaidin su a cikin ɓata ba?
وَأَرۡسَلَ عَلَيۡهِمۡ طَيۡرًا أَبَابِيلَ
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرۡمِيهِم بِحِجَارَةٖ مِّن سِجِّيلٖ
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمۡ كَعَصۡفٖ مَّأۡكُولِۭ
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
مشاركة عبر