Terjemahan Berbahasa Hausa - Abu Bakar Jomy
Terjemahan makna Al-Qur`ān Al-Karīm ke bahasa Hausa oleh Abu Bakar Mahmud Jomy. Sudah dikoreksi di bawah pengawasan Markaz Ruwād Terjemah. Teks terjemahan asli masih bisa ditampilkan untuk diberi masukan, evaluasi dan pengembangan.
لِإِيلَٰفِ قُرَيۡشٍ
Sabõda sãbon kuraishawa.
Sabõda sãbon kuraishawa.
إِۦلَٰفِهِمۡ رِحۡلَةَ ٱلشِّتَآءِ وَٱلصَّيۡفِ
Sãbon su na tafiyar hunturu da ta bazara.
Sãbon su na tafiyar hunturu da ta bazara.
فَلۡيَعۡبُدُواْ رَبَّ هَٰذَا ٱلۡبَيۡتِ
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
ٱلَّذِيٓ أَطۡعَمَهُم مِّن جُوعٖ وَءَامَنَهُم مِّنۡ خَوۡفِۭ
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.
مشاركة عبر