Terjemahan Berbahasa Hausa - Abu Bakar Jomy
Terjemahan makna Al-Qur`ān Al-Karīm ke bahasa Hausa oleh Abu Bakar Mahmud Jomy. Sudah dikoreksi di bawah pengawasan Markaz Ruwād Terjemah. Teks terjemahan asli masih bisa ditampilkan untuk diberi masukan, evaluasi dan pengembangan.
أَرَءَيۡتَ ٱلَّذِي يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ
Shin, ka ga wanda ke ƙaryatãwa game da sakamako?
فَذَٰلِكَ ٱلَّذِي يَدُعُّ ٱلۡيَتِيمَ
To, wan nan shi ne ke tunkure marãya (daga haƙƙinsa).
وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلۡمِسۡكِينِ
Kuma bã ya kwaaitarwa bisa bãyar da abinci ga matalauci.
فَوَيۡلٞ لِّلۡمُصَلِّينَ
To, bone yã tabbata ga masallata.
ٱلَّذِينَ هُمۡ عَن صَلَاتِهِمۡ سَاهُونَ
Waɗan da suke masu shagala daga sallar su.
ٱلَّذِينَ هُمۡ يُرَآءُونَ
Waɗan da suke yin riya (ga ayyukansu)
وَيَمۡنَعُونَ ٱلۡمَاعُونَ
Kuma suna hana taimako.
مشاركة عبر