Terjemahan Berbahasa Hausa - Abu Bakar Jomy
Terjemahan makna Al-Qur`ān Al-Karīm ke bahasa Hausa oleh Abu Bakar Mahmud Jomy. Sudah dikoreksi di bawah pengawasan Markaz Ruwād Terjemah. Teks terjemahan asli masih bisa ditampilkan untuk diberi masukan, evaluasi dan pengembangan.
تَبَّتۡ يَدَآ أَبِي لَهَبٖ وَتَبَّ
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَآ أَغۡنَىٰ عَنۡهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصۡلَىٰ نَارٗا ذَاتَ لَهَبٖ
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمۡرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلۡحَطَبِ
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).*
* Anã fassara shi da mai tsegumi, wãtau annamĩmanci; da Lãrabci anã ce wã mai annamĩmanci "mai ɗaukar itacen wuta.".
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).*
فِي جِيدِهَا حَبۡلٞ مِّن مَّسَدِۭ
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
مشاركة عبر