Salin sa Wikang Hausa ni Abubakr Gumi
Pagsasalin ng mga Kahulugan ng Marangal na Qur'an
Isinalin ito ni Abū Bakr Maḥmūd Jūmī. Ipinapaunlad ito sa ilalim ng pangangasiwa ng Sentro ng Pagsasalin ng Rowᾱd, at maaaring suriin ang orihinal na salin para sa layunin ng pagbibigay ng opinyon, pagsusuri, at patuloy na palilinang.
وَٱلۡعَصۡرِ
Ina rantsuwa da zãmani.[1]
[1] Wasu suna fassarawa da lokacin sallar La'asar da kuma marece. A kõwane dai, an bai wa lokaci muhimmanci, zãmani yana yanke wanda bai yanke shi ba. ba ya halatta ga mutum wata mudda ta zãmani ta wuce shi bai san amfãnin da ya sãma wa kansa a cikinta ba, kuma kõme ya sãmu idan ba addini ba ne, to, hasãrace.
Ina rantsuwa da zãmani.[1]
إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَفِي خُسۡرٍ
Lalle ne mutum yana a cikin hasara.
Lalle ne mutum yana a cikin hasara.
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡحَقِّ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ
Fãce waɗanda suka yi ĩmani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, kuma suka yi wa juna wasiyya da bin gaskiya, kuma suka yi wa juna wasiyya da yin haƙuri (su kam, basu cikin hasara).
Fãce waɗanda suka yi ĩmani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, kuma suka yi wa juna wasiyya da bin gaskiya, kuma suka yi wa juna wasiyya da yin haƙuri (su kam, basu cikin hasara).
share_via