Salin sa Wikang Hausa ni Abubakr Gumi

Pagsasalin ng mga Kahulugan ng Marangal na Qur'an

Isinalin ito ni Abū Bakr Maḥmūd Jūmī. Ipinapaunlad ito sa ilalim ng pangangasiwa ng Sentro ng Pagsasalin ng Rowᾱd, at maaaring suriin ang orihinal na salin para sa layunin ng pagbibigay ng opinyon, pagsusuri, at patuloy na palilinang.

QR Code https://quran.islamcontent.com/tl/hausa_gummi

أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَٰبِ ٱلۡفِيلِ

Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa[1] ba?

[1] An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa[1] ba?

أَلَمۡ يَجۡعَلۡ كَيۡدَهُمۡ فِي تَضۡلِيلٖ

Ashe, bai sanya kaidin su a cikin ɓata ba?

Ashe, bai sanya kaidin su a cikin ɓata ba?

وَأَرۡسَلَ عَلَيۡهِمۡ طَيۡرًا أَبَابِيلَ

Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.

Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.

تَرۡمِيهِم بِحِجَارَةٖ مِّن سِجِّيلٖ

Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.

Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.

فَجَعَلَهُمۡ كَعَصۡفٖ مَّأۡكُولِۭ

Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?

Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?