Salin sa Wikang Hausa ni Abubakr Gumi
Pagsasalin ng mga Kahulugan ng Marangal na Qur'an
Isinalin ito ni Abū Bakr Maḥmūd Jūmī. Ipinapaunlad ito sa ilalim ng pangangasiwa ng Sentro ng Pagsasalin ng Rowᾱd, at maaaring suriin ang orihinal na salin para sa layunin ng pagbibigay ng opinyon, pagsusuri, at patuloy na palilinang.
تَبَّتۡ يَدَآ أَبِي لَهَبٖ وَتَبَّ
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَآ أَغۡنَىٰ عَنۡهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصۡلَىٰ نَارٗا ذَاتَ لَهَبٖ
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمۡرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلۡحَطَبِ
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).[1]
[1] Anã fassara shi da mai tsegumi, wãtau annamĩmanci; da Lãrabci anã ce wã mai annamĩmanci "mai ɗaukar itacen wuta.".
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).[1]
فِي جِيدِهَا حَبۡلٞ مِّن مَّسَدِۭ
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
share_via