هوساوي ژباړه - ابو بکر ګومي
د قرآن کریم د ماناګانو ژباړه
د ابو بکر محمود جومي لخوا ژباړل شوې ده. د رواد الترجمة مرکز تر څارنې لاندې انکشاف ورکړل شوی، او اصلي ژباړې ته د نظرونو څرګندولو، ارزونې، او دوامداره پرمختګ او بیاکتنې لپاره فرصت شتون لري.
لِإِيلَٰفِ قُرَيۡشٍ
Sabõda sãbon kuraishawa.
Sabõda sãbon kuraishawa.
إِۦلَٰفِهِمۡ رِحۡلَةَ ٱلشِّتَآءِ وَٱلصَّيۡفِ
Sãbon su na tafiyar hunturu da ta bazara.
Sãbon su na tafiyar hunturu da ta bazara.
فَلۡيَعۡبُدُواْ رَبَّ هَٰذَا ٱلۡبَيۡتِ
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
ٱلَّذِيٓ أَطۡعَمَهُم مِّن جُوعٖ وَءَامَنَهُم مِّنۡ خَوۡفِۭ
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.
share_via