هوساوي ژباړه - ابو بکر ګومي

د قرآن کریم د ماناګانو ژباړه

د ابو بکر محمود جومي لخوا ژباړل شوې ده. د رواد الترجمة مرکز تر څارنې لاندې انکشاف ورکړل شوی، او اصلي ژباړې ته د نظرونو څرګندولو، ارزونې، او دوامداره پرمختګ او بیاکتنې لپاره فرصت شتون لري.

QR Code https://quran.islamcontent.com/ps/hausa_gummi

إِنَّآ أَعۡطَيۡنَٰكَ ٱلۡكَوۡثَرَ

Lalle ne Mu, Mun yi maka kyauta mai yawa.

Lalle ne Mu, Mun yi maka kyauta mai yawa.

فَصَلِّ لِرَبِّكَ وَٱنۡحَرۡ

Saboda haka, ka yi salla dõmin Ubangijinka, kuma ka sõke (baiko, wato sukar raƙumi).

Saboda haka, ka yi salla dõmin Ubangijinka, kuma ka sõke (baiko, wato sukar raƙumi).

إِنَّ شَانِئَكَ هُوَ ٱلۡأَبۡتَرُ

Lalle mai aibanta ka shi ne mai yankakkiyar albarka.

Lalle mai aibanta ka shi ne mai yankakkiyar albarka.