هوساوي ژباړه - ابو بکر ګومي

د قرآن کریم د ماناګانو ژباړه

د ابو بکر محمود جومي لخوا ژباړل شوې ده. د رواد الترجمة مرکز تر څارنې لاندې انکشاف ورکړل شوی، او اصلي ژباړې ته د نظرونو څرګندولو، ارزونې، او دوامداره پرمختګ او بیاکتنې لپاره فرصت شتون لري.

QR Code https://quran.islamcontent.com/ps/hausa_gummi

قُلۡ هُوَ ٱللَّهُ أَحَدٌ

"Ka ce: "Shi ne Allah Makaɗaĩci."

"Ka ce: "Shi ne Allah Makaɗaĩci."

ٱللَّهُ ٱلصَّمَدُ

"Allah wanda ake nufin Sa da buƙata."

"Allah wanda ake nufin Sa da buƙata."

لَمۡ يَلِدۡ وَلَمۡ يُولَدۡ

"Bai haifa ba, kuma ba a haife Shi ba."

"Bai haifa ba, kuma ba a haife Shi ba."

وَلَمۡ يَكُن لَّهُۥ كُفُوًا أَحَدُۢ

"Kuma babu ɗaya da ya kasance kini a gare Shi

"Kuma babu ɗaya da ya kasance kini a gare Shi