هوساوي ژباړه - ابو بکر ګومي
د قرآن کریم د ماناګانو ژباړه
د ابو بکر محمود جومي لخوا ژباړل شوې ده. د رواد الترجمة مرکز تر څارنې لاندې انکشاف ورکړل شوی، او اصلي ژباړې ته د نظرونو څرګندولو، ارزونې، او دوامداره پرمختګ او بیاکتنې لپاره فرصت شتون لري.
قُلۡ هُوَ ٱللَّهُ أَحَدٌ
"Ka ce: "Shi ne Allah Makaɗaĩci."
"Ka ce: "Shi ne Allah Makaɗaĩci."
ٱللَّهُ ٱلصَّمَدُ
"Allah wanda ake nufin Sa da buƙata."
"Allah wanda ake nufin Sa da buƙata."
لَمۡ يَلِدۡ وَلَمۡ يُولَدۡ
"Bai haifa ba, kuma ba a haife Shi ba."
"Bai haifa ba, kuma ba a haife Shi ba."
وَلَمۡ يَكُن لَّهُۥ كُفُوًا أَحَدُۢ
"Kuma babu ɗaya da ya kasance kini a gare Shi
"Kuma babu ɗaya da ya kasance kini a gare Shi
share_via