Aya :
1
بِسۡمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحۡمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
Aya :
2
ٱلۡحَمۡدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;
Aya :
3
ٱلرَّحۡمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Mai rahama, Mai jin ƙai;
Aya :
4
مَٰلِكِ يَوۡمِ ٱلدِّينِ
Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.
Aya :
5
إِيَّاكَ نَعۡبُدُ وَإِيَّاكَ نَسۡتَعِينُ
Kai muke bautawa, kuma Kai kadai muke neman taimakonKa
Aya :
6
ٱهۡدِنَا ٱلصِّرَٰطَ ٱلۡمُسۡتَقِيمَ
Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.
Aya :
7
صِرَٰطَ ٱلَّذِينَ أَنۡعَمۡتَ عَلَيۡهِمۡ غَيۡرِ ٱلۡمَغۡضُوبِ عَلَيۡهِمۡ وَلَا ٱلضَّآلِّينَ
Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.*