Fassarar Ma'anonin Alqura'ni

Hausa language - Abu Bakr Jomy

Scan the qr code to link to this page

سورة المسد

Lambar shafi

Aya

Bude Nassin Ayar
Bude Rataye
Share this page

Aya : 1
تَبَّتۡ يَدَآ أَبِي لَهَبٖ وَتَبَّ
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
Aya : 2
مَآ أَغۡنَىٰ عَنۡهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
Aya : 3
سَيَصۡلَىٰ نَارٗا ذَاتَ لَهَبٖ
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
Aya : 4
وَٱمۡرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلۡحَطَبِ
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).*
* Anã fassara shi da mai tsegumi, wãtau annamĩmanci; da Lãrabci anã ce wã mai annamĩmanci "mai ɗaukar itacen wuta.".
Aya : 5
فِي جِيدِهَا حَبۡلٞ مِّن مَّسَدِۭ
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
An aika shi cikin Nasara