Aya :
1
إِذَا زُلۡزِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ زِلۡزَالَهَا
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
Aya :
2
وَأَخۡرَجَتِ ٱلۡأَرۡضُ أَثۡقَالَهَا
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
Aya :
3
وَقَالَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَا لَهَا
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
Aya :
4
يَوۡمَئِذٖ تُحَدِّثُ أَخۡبَارَهَا
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
Aya :
5
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوۡحَىٰ لَهَا
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
Aya :
6
يَوۡمَئِذٖ يَصۡدُرُ ٱلنَّاسُ أَشۡتَاتٗا لِّيُرَوۡاْ أَعۡمَٰلَهُمۡ
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
Aya :
7
فَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ خَيۡرٗا يَرَهُۥ
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
Aya :
8
وَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٖ شَرّٗا يَرَهُۥ
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.