Aya :
1
قُلۡ يَٰٓأَيُّهَا ٱلۡكَٰفِرُونَ
Ka ce: "Ya kũ kãfirai!"
Aya :
2
لَآ أَعۡبُدُ مَا تَعۡبُدُونَ
"Bã zan bautã wa abin da kuke bautã wa ba."
Aya :
3
وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ
"Kuma kũ, ba ku zama masu bauta wa abin da nake bautã wa ba."
Aya :
4
وَلَآ أَنَا۠ عَابِدٞ مَّا عَبَدتُّمۡ
"Kuma nĩ ban zama mai bautã wa abin da kuka bautã wa ba."
Aya :
5
وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ
"Kuma kũ, ba ku zama mãsu bautã wa abin da nake* bautã wa ba."
Aya :
6
لَكُمۡ دِينُكُمۡ وَلِيَ دِينِ
"Addininku na garẽ ku, kuma addinina yanã gare ni."